Babagana Umara Zulum

Babagana Umara Zulum
Gwamnan Jihar Borno

29 Mayu 2019 -
Kashim Shettima
Rayuwa
Cikakken suna Babagana Umara Zulum
Haihuwa Mafa, 26 ga Augusta, 1969 (55 shekaru)
ƙasa Najeriya
Ƙabila Hausawa
Harshen uwa Kanuri
Karatu
Makaranta Jami'ar Maiduguri
Jami'ar Ibadan
Matakin karatu Digiri a kimiyya
Master of Science (en) Fassara
Doctor in Engineering (en) Fassara
Harsuna Turanci
Hausa
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a Malami da ɗan siyasa
Imani
Addini Musulunci
Jam'iyar siyasa All Progressives Congress
Gwamna zulum.a majalisa

Farfesa Babagana Umara Zulum An haife shi ne a ranar 26 ga watan Agusta, a shekara ta alif dubu daya da dari tara da sittin da tara (1969) Miladiyya.(A.c)a garin Mafa, gwamnan Kuma yan Gungiyan Boko Harama sun sha kai masa hare hare daban daban ammah basa samun nassarah, jihar Borno ne daga shekara ta 2019 (bayan Kashim Ibrahim Shettima).Babagana Umar zulum yakasance gwamna ne jajirtace wanda a bangaren siyasan dimukradiyya da yasa a sawun gaba.[1][2][3]

  1. "APC's Zulum wins Borno Gov poll with 1,175,440 votes". Punch Newspapers (in Turanci). Retrieved 2019-03-13.
  2. Abubakar, Uthman; Omirin, Olatunji (2019-03-11). "JUST IN: Zulum wins Borno governorship election". Daily Trust (in Turanci). Archived from the original on 2019-03-30. Retrieved 2019-03-13.
  3. guardian.ng https://guardian.ng/tag/babagana-umara-zulum/. Retrieved 2020-05-28. Missing or empty |title= (help)

From Wikipedia, the free encyclopedia · View on Wikipedia

Developed by Tubidy