Kalaba

Kalaba


Suna saboda Kogin Calabar
Wuri
Map
 4°57′00″N 8°19′30″E / 4.95°N 8.325°E / 4.95; 8.325
Ƴantacciyar ƙasaNajeriya
JihaCross River
Babban birnin
Yawan mutane
Faɗi 179,392 lissafi
• Yawan mutane 297.01 mazaunan/km²
Labarin ƙasa
Yawan fili 604 km²
Altitude (en) Fassara 32 m
Bayanan Tuntuɓa
Kasancewa a yanki na lokaci
Calabar a karni na sha tara.

Kalaba ko ( Callabar, Calabari, Calbari,Calabar)[1] itace babban birnin jihar Cross River, Nijeriya. A da ana kiranta da Akwa Akpa, daga harshen Efik.[2] Birnin na daura da rafin Calabar da kuma rafin Great Kwa River da kuma creek na jihar Cross Rivers. Bisa ga ƙidayar jama'a a shekara ta 2006, akwai jimillar mutane 371,022 a jihar sannan garin na da fadin 406kmsq (157 sq mi).[3] An gina birnin Calabar a karni na sha shida. A gwamnatance, an raba garin zuwa akashi biyu; Calabar Municipal da kuma karamar hukumar Calabar ta kudu.

  1. Falola, Toyin; Amanda Warnock (2007). Encyclopedia of the Middle Passage: Greenwood Milestones in African American History. Greenwood Publishing Group. p. 92. ISBN 978-0-313-33480-1.
  2. Afigbo, Adiele Eberechukwu (1987). The Igbo and their neighbours: inter-group relations in southeastern Nigeria to 1953. University Press. p. 69. ISBN 978-154-583-6.
  3. "Simon O. Ering (2010). "The Population Situation in Cross River State of Nigeria and Its Implication for Socio-Economic Development: Observations from the 1991 and 2006 Censuses" (PDF). Archived from the original (PDF) on 2 April 2012.

From Wikipedia, the free encyclopedia · View on Wikipedia

Developed by Tubidy